ibnhujjah
MIJINA YA SAKE NI DA DANYAN GOYO, YAYA IDDATA ?
*_Tambaya_*
Assalamu Alaikum, Dr. Tambayace- mace mijinta ya saketa bayan ta haihu da danyen goyo. Ya iddarta zata kasance? Allah ya karawa Dr. Ikhlasi.
*_Amsa_*
Wa alaikum assalam.
Za ta jira jini uku Kamar yadda aya ta (228) a Suratul Bakara ta tabbatar da hakan, ba za ta yi aure ba har sai ta kammala su
Allah ya kara mana iklasi a duka lamuranmu.
Allah ne mafi sani.
*_Dr. Jamilu Zarewa_*