sulaiman abdulmalik
ibnhujjah Slm, toh yansu karatun musullunci yakare sai maganan aljanun a jinkin mutun ne. in a nigeria kuke dan Allah ku shiga kawyuka kuga irin bidia da ake tabkawa.Babu dawa ko kobo. Inna muka bar maganan shirka, sallah, azumi, zakkah da uwa uba siyasa da take su ta chinnye mu a nigeria. Dobi batta lokacin wannan rubuttu bayan dawwa dagacikin alumma baiyya sarki ba, alwala,sannan sallah. Dan Allah ayi dawa ta gaske ba sukkan malanmin danuwwan ka ba a online, samme shi a gida kuyita.wannan nunine na rabuwan kai.